Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Security
Shugaba Buhari Ya Yi Alkawarin Inganta Rayuwar ‘Yan Sandan Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya sanar da aniyar gwamnatinsa ta inganta aiki da rayuwar 'yan sandan Najeriya.
BBC Hausa ya ce, sanarwar da mai magana da yawun shugaban, Malam Garba Shehu ya fitar, ta ce shugaba Buhari ya sanar da hakan ne a!-->!-->!-->…
Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 6 A Bauchii – FRSC
Hukumar kiyaye afkuwar hatsura ta ce mutane shida ne suka mutu yayin da biyu suka samu raunuka a wani hatsarin mota da ya afku a ƙauyen Dinki da ke jihar Bauchi.
BBC Hausa ta rawaito cewa, hukumar ta ce hatsarin motar ya faru ne bayan!-->!-->!-->…
Wutar Lantarki Ta Kashe Mutane 11, Ta Kuma Jiwa Wasu Da Dama Raunuka A Zaria
A kalla mutane 11 ne wutar lantarki ta kashe har lahira, yayin da wasu da dama suka samu raunuka a Karamar Hukumar Zaria da ke Jihar Kaduna.
Hatsarin ya faru ne a ranar Laraba da rana a yankin Gwargwaje na karamar hukumar, inda ya jawo!-->!-->!-->…
‘Yan Sanda Sun Kashe ‘Yan IPOB A Ebonyi, Sun Kwato Makamai Da Dama
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta ce, ta kashe mambobin kungiyar da ke fafutukar kafa kasar Biafra wato IPOB, a musayar wutar da suka yi a jiya Laraba.
Jaridar vanguard ta rawaito cewa an kuma kai samame sansanin 'yan IPOB din, inda!-->!-->!-->…
Shaidun Ummita Sun Gama Gabatar Da Shaida A Shari’arta Da Dan China
A jihar Kano da ke arewacin Najeriya, masu gabatar da kara sun ce sun kammala gabatar da shaidunsu a ranar Laraba a shari'ar dan kasar Chinan nan wanda ake zargi da kashe wata matashiya mai suna Ummita.
Sai dai sun ce ba su shirya!-->!-->!-->…
Hisbah Za Ta Fara Kama ‘Yan Mata Da Ke Talla A Titunan Jihar Kano
Hukumar Hisbah a Kano ta fara shirin kama matan da ke talla akan titunan jihar.
Kafar yada labaran Radio Najeriya ta rawaito, mataimakiyar mukaddashin kwamanda mai kula da harkokin mata, Malama Ummulkulsum Kasim na wannan bayanin, bayan!-->!-->!-->…
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Wani Basarake A Kaduna
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan sarkin Fadan Ayu, da ke karamar hukumar Sanga a jihar Kaduna, inda suka yi awon gaba da karamin dansa, Sahabi Halidu Ibrahim.
Sashin Hausa na BBC ya wallafa cewa, Sakataren Majalisar Sarkin, Jibril!-->!-->!-->…
‘Yan Boko Haram Sun Kona Rumbunan Hatsi Da Gidaje A Borno
Mayakan Boko Haram sun kai hari kan kauyen Jibwiwi a karamar hukumar Hawul da ke Jihar Borno, inda suka kona gidaje da dama tare da kona rumbunan hatsi.
Rahoton da BBC Hausa ta samu sun cewa, an kona a kalla gidaje takwas da rumbunan!-->!-->!-->…
Ana Zargin Jami’an Ƴan Sanda A Kano Da Ganawa Ɗan Jarida Uƙuba
Gidan rediyon Premier da ke jihar Kano a Najeriya ya yi Allah wadai da cin zarafin da wani jami’in ɗan sanda ya yiwa ma’aikacinta a lokacin da ya ke bakin aiki.
Ɗan jaridar mai suna Muhammad Bello Dabai ya fuskanci Mari da Duka da Zagi!-->!-->!-->…
Yanda Wani Saurayi Dan Damfara Ya Yi Amfani Da Kudin Damfara Wajen Dawainiyar Binne Mahaifinsa
An yankewa wani saurayi dan shekara 21, Ifeanyi Egbuwu, hukuncin zaman gidan yari na shekara daya saboda kama shi da yin damfara ta yanar gizo.
Jami’an Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC, sun kama Egbuwu ne a ranar 2 ga watan!-->!-->!-->…
Hisbah Na Neman ‘Yan Homo Masu Daura Aure A Kano, Ta Kama ‘Yan Biki 19
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama matasa 19 a wajen biki a tsakiyar birni bisa zargin halartar bikin auren jinsi.
TASKAR YANCI ta gano cewa, wadanda ake zargin, wadanda ke zama ‘yan shekaru 20 zuwa sama kadan, sun halarci wajen bikin!-->!-->!-->…
Kotu Ta Dakatar Da DSS Daga Kama Gwamnan Babban Banki
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dakatar da bukatar Department of State Services (DSS) daga kama Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele kan zargin daukar nauyin ta’addanci da badakalar kudade.
Alkali J.T Tsoho, wanda ya!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: An Kashe Mutane 28 A Kudancin Kaduna
Rahotanni sun tabbatar da cewa, a jiya Lahadi da dadare, wasu ƴanta’adda sun kashe mutane sama da 28 a hare-hare mabanbanta da suka kaiwa al’ummomin Malagum 1 da Sokwong a yankin Kagoro da ke Karamar Hukumar Kaura da ke jihar!-->…
An Damƙe Wani Ma’aikaci Saboda Satar Kwalin Taliya 426
Ana zargin wani ma’aikaci dan shekara 35 mai suna Chris Iruonagbe da satar kwalayen taliya har guda 426 mallakin kamfanin da yake yiwa aiki.An kai Chris ne gaban Babban Alkalin Majistare, L.O. Owolabi da ke zama a kotun Majistare ta Ogba a!-->…
Mun Cafke Jirgi Marar Matuki Da Bamabamai Na IPOB A Iyakar Imo Da Anambra – Jami’an Tsaro
Jami’an Tsaron Najeriya sun kama jirgi marar matuki drone wanda suka ce Kungiyar ‘Yan Awaren Biafra, IPOB ne ta shigo da shi kasar daga wata kasa a yankin Asia domin aiyukan leken asiri.
Jaridar VANGUARD ta gano cewa, drone din wanda!-->!-->!-->…
An Rufe Taron Kolin EU Bayan Amincewa Da Kakabawa Rasha Takunkumi Zagaye Na Tara
An rufe taron kolin Tarayyar Turai, EU, na lokacin hunturu a Brussel, babban birnin kasar Belgium a daren jiya agogon kasar.Shugaban majalisar zartarwa na EU, Charles Michel, ya bayyana wa manema labarai a gurin taron da aka gudanar, cewa,!-->…
Rasha Ta Yi Wa Ukraine Luguden Hare-Hare
Kasar Ukraine ta ce tara daga cikin cibiyoyin samar da wutar lantarkinta sun lalace a wasu manyan sabbin hare-haren makamai masu linzami na Rasha, kuma yawan makamashin da ake amfani da shi a kasar ya ragu da fiye da rabi.
An rawaito!-->!-->!-->…
Rikici Ya Tilasata Wa Dubban ‘Yan Sudan Ta Kudu Guduwa Sudan
A kalla mutane 1,700 ne suka tsere wa rikicin da ke faruwa tsakanin bangaren sojoji a arewacin Sudan Ta Kudu kusa da kogin Nile wanda ya gangaro cikin Sudan, kamar yadda gidan jaridar Sudan din Suna ya rawaito.
Hukumar Unicef, ta ce!-->!-->!-->…
Me Ya Rage Wa Sheikh Abduljabar Bayan Yanke Masa Hukuncin Kisa?
Tun bayan sanar da hukuncin rataya kan fitaccen malamin Islama Sheikh Abduljabar Nasir Kabara da wata Kotun Shari'ar Musulunci ta yi a Kano, kusan abin da ake tattaunawa shi ne mene ne abu na gaba bayan yanke hukuncin.
A wannan Alhamis!-->!-->!-->…
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Murkushe Mota
Jirgin Kasan Abuja-Kaduna ya kade wata mota a safiyar Alhamis a yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa Abuja daga Kaduna.
Wani fasinja a jirgin ya ce jirgin ya ja motar ya wuce da ita ne bayan direban motar ya yi kokarin tsallaka layin dogo!-->!-->!-->…