Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Sponsored
Jahun Local Government Expands Water Supply System
The Jahun Local Government Council, Jigawa State has taken significant steps to tackle water scarcity by approving the expansion of the water supply system from the Lambu water station to various quarters in Jahun town.
Comrade Ismael!-->!-->!-->…
Jahun Chairman Pledges Solar-Powered Lights For Tsangaya Schools
The Executive Chairman of Jahun Local Government, Hon. Jamilu Muhammad Danmalam, has pledged to install solar-powered lights in Tsangaya (Islamic) schools across the local government area to enhance learning conditions.
He made the!-->!-->!-->…
Beta Nigeria Empowers Media Influencers To Tackle Out-Of-School Crisis In Jigawa
From: Mika'il Tsoho, Dutse
A non-governmental organisation, Beta Nigeria, has engaged and empowered media influencers in Jigawa State to drive positive change in the education sector.
Hajiya Aida Isah, a team member of Beta Nigeria,!-->!-->!-->!-->!-->…
NMA Sokoto Leads The Charge Against Cancer With Awareness Week
From: Bashar Aminu Sabo
The Nigerian Medical Association (NMA) Sokoto State Chapter, in collaboration with the National Institute for Cancer Research and Treatment (NICRAT), has hosted a transformative Cancer Awareness Week from!-->!-->!-->…
Youth Assembly of Nigeria, Pays Courtesy Visit to Dr Saifullahi Umar
In a bid to strengthen youth empowerment in agriculture, the Jigawa State Chapter of the Youth Assembly of Nigeria (YAN) paid a courtesy visit to Dr Saifullahi Umar, Technical Adviser on Agriculture to the Jigawa State Government.
The!-->!-->!-->…
YAN, Jigawa Chapter, Applauds New National Leaders, Celebrates Youth Empowerment Prospects
The Jigawa State Chapter of the Youth Assembly of Nigeria (YAN) has extended hearty congratulations to Rt. Hon. Famiyubo Oluwasegun, affectionately known as "Captain," and Comrade Usman Usman Umar on their recent appointments as the new!-->…
An Gabatar Da Shugabannin Ƙungiyar ACF Reshen Jigawa
A ranar Asabar da ta gabata ne aka ƙaddamar da kwamitin shugabancin reshen Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa a Jihar Jigawa.
An ƙaddamar da shugabancin domin assasa ƙungiyar a Jihar Jigawa tare da tabbatar da cewa ba a bar jihar a baya ba wajen!-->!-->!-->…
Kakakin Majalissar Matasa Ta Jigawa, Haruna Isah, Yai Alƙawarin Kawo Maganin Matsalolin Matasan…
A ranar 9 ga watan Satumba, 2024, Rt. Hon. Haruna Isah, sabon Kakakin Majalisar Matasa ta Najeriya reshen Jihar Jigawa, ya gabatar da jawabi a wurin taron da aka gudanar a Cibiyar Bunƙasa Ƙwararru, MDI, da ke Dutse, Jihar Jigawa.
Ya!-->!-->!-->…
Wasu Fitattun Mutane Sun Zama Shugabannin Ƙungiyar One Voice Development Initiative
Ƙungiyar One Voice Development Initiative ke da muradin inganta shugabanci na gari, nuna gaskiya a harkokin jama'a, da ci gaban siyasa, ta sanar da sabbin shugabanninta na ƙasa.
Abbas Abdullahi, CISSP, IPMA, ne ya zama shugaban ƙungiyar!-->!-->!-->…
Ɗiban Malaman Sa Kai Na J-Teach Ba Mafita Ba Ce Ga Matsalar Ƙarancin Malamai A Jigawa
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Na daɗe da ƙalubalantar yunƙurin gwamnatin Jihar Jigawa na magance gagarumar matsalar ƙarancin malaman makaranta da tai wa harkar ci gaban ilimin jihar dabaibayi tsawon shekaru na amfani da malaman sa!-->!-->!-->…
Tallafin Naira Miliyan 20 Ga Nakasassu Na Sanata Malam Madori Gagarumin Aikin Alheri Ne
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas a wannan bigere da a ke na jarrabawar matsanancin yanayin na tattalin arziki dà ma duniya take ciki, duk mai tausayi yayi nazarin yaya Yan uwanmu suke cki, wayanda Allah yayi wa jarrabawar nakasa.
A irin!-->!-->!-->!-->!-->…
Kira Ga Gwamna Ɗanmoɗi Kan Gyaran Matsalar APC A Birnin Kudu
Daga: Abubakar Ibrahim Ayuba (Habu Maja)
Ba abu ne ɓoyayye ba cewar akwai gagarumar matsala a jam’iyyarmu ta APC a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu. Za a iya tabbatar da haka idan aka yi la’akari da irin ƙarfin da muke da shi lokacin da muka!-->!-->!-->…
Sanata Malam Madori Ya Fi Kowa Temakawa Ɗalibai A Yankin Jigawa Ta Gabas
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da cewa a nawa ra'ayin kamata yayi wakilan al'ummah musamman a Majalissar Dokoki su maida hankali wajen samar da doka da kuma tilastawa shugabannin wajen samar da yanayi mai kyau da duk Dan Talaka zai samu kowane!-->!-->!-->…
RANAR MATASA: Ka Yunƙura Ka Fi Ƙarfin Masu Bautar Da Kai Ya Kai Matashi
Daga: Comrade Musa Isma’il Birnin Kudu
Ni bana murna da ranar matasa don ba mu san kanmu ba har yanzu, mun biyewa kwaɗayi, maula, tumasanci da shirmen azzaluman ƴan siyasar da rayuwarsu ta kusan ƙarewa suna juya mana tunani suna ruguza!-->!-->!-->…
Buƙatarmu A Magance Matsin Tattalin Arziƙin Da Ya Addabi Al’umma – Musbahu Basirka
Shugaban Haɗakar Ƙungiyoyin Fararen Hula ta Jihar Jigawa, Comrade Musbahu Basirka ya bayyana buƙatar ƴan ƙungiyoyin da cewa, ita ce a magance matsin rayuwar da ya addabi al’umma, cefanar da ilimi, ƙaruwar kuɗin wutar lantarki da kuma!-->…
Ɗan Majalissar Jigawa Mai Wakiltar Birnin Kudu Zai Nemawa Matasa Guraben Karatu
Ɗan Majalissar Jihar Jigawa mai wakilatar Mazaɓar Birnin Kudu, Muhammad Kabir Ibrahim ya yi alƙawarin nemawa matasan mazaɓarsa guraben karatu a Kwalejin Horar da Malamai ta Jihar Jigawa da ke Gumel.
Ɗan Majalissar ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Da Ta Ɗebi Ƙarin Ma’aikata
Ƙungiyar ci gaban al’umma ta Next Jigawa ta yi kira ga gwamnatin jihar da cire takunkumi kan ɗiban ma’aikata tare ɗiban ma’aikatan da zasu cike guraben aikin da ake da su a jihar.
Shugaban Ƙungiyar, Farfesa Haruna Usman ne ya yi kiran,!-->!-->!-->…
Comrade Basirka Ya Musanta Samar Da Sabbin Shugabannin Haɗakar Ƙungiyoyin Jigawa
Shugaban Haɗakar Ƙungiyoyin Ci Gaban Al’umma ta Jigawa, Comrade Muhammad Musbahu Basirka ya musanta labarin da ke nuni da cewa, haɗakar ta sake zaɓar sabbin shugabanni, inda ya bayyana lamarin a matsayin wanda bai san da shi ba.
Basirka!-->!-->!-->…
Haɗakar Kungiyoyin Ci Gaban Al’umma Ta Jigawa Ta Zabi Sabbin Shugabanni
Haɗakar Kungiyoyin Ci Gaban Al’umma ta Jigawa, NETJIC, ta ƙaddamar da sabbin shugabanta waɗanda zasu jagorance ta wajen bayar da gudunmawar mutane a gwamnati da kuma yin buɗaɗɗiyar gwamnati a Jigawa.
Haɗakar ta sami gudanar da zaɓen!-->!-->!-->…
Sabon Shugaban Majalissar Wakilai (Speaker) Zai Fito daga Jihar Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas Jama'iyar APC tayi rawar ganin ta yadda ta samu gagarumar nasara a zaben Shugaban Kasa da kuma yan Majalissar Dokokin Tarayya, musamman ma a Jihar Jigawa.
Jihar Jigawa tana daga cikin muhimman jahohin da!-->!-->!-->!-->!-->…