Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Top News
Gwamanti Da Majalisa Sun Ceto Tarihin Kano – Sarki Muhammadu Sanusi Il
Sabon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ll ya ce, da an bar batun rarraba masarautu a Kano, to da an ci gaba da rarraba masarautu a jihar kenan.
''Da an bar wannan lamari na rarraba masarautu to da wata rana sai an naɗa Sarkin Fagge, ko!-->!-->!-->…
Naira 48,000 Ko Naira 615,000 Cinikin Albashi Tsakanin Mai Mugun Tayi Da Mai Mugun Farashi
Daga: Ahmed Ilallah
Shin ya.za a kira wannan ciniki tsakaninn Kungiyar Kwadago da Gwamnatin Tarayya?
Shin Gwamnati zata iya biyan N615,000 ko Yan Kwadago zasu aminta da tayin N48,000 din a ka yi musu?
Wannan mugun tayi na!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Kushe Gwamnatin Tarayya Kan Watsi Da Yankinsu Da Ta Yi
A yau Asabar ne Ƙungiyar Gwamnonin Yankin Arewa Maso Gabas suka koka kan watsin da suka ce an yi da yankin.
Gwamnonin sun yi ƙorafin cewa, rashin samun aiyukan Gwamnatin Tarayya a yankin ya yi ƙamari.
Gwamnonin sun bayyana hakan ne a!-->!-->!-->!-->!-->…
Zan Goyi Bayan Peter Obi A 2027 Matuƙar Haka PDP Ta Tsara, In Ji Atiku
Ɗantakarar Shugaban Ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin tutar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ce, idan a zaɓen shekarar 2027 jam’iyyarsa ta yanke cewar zata fitar da ɗantakara daga yankin Kudu maso Gabashin Najeriya ne kuma ta zaɓi Peter Obi a!-->…
Za A Cigaba Da Dambarwa Tsakanin Ƴanƙwadago Da Gwamnati Ranar Talata Kan Mafi Ƙarancin Albashi
Tattaunawa kan mafi ƙarancin albashi a Najeriya zata cigaba a ranar Talata mai zuwa a daidai lokacin da ake cigaba da musayen maganganu tsakanin jami’an gwamnati kan abun da ya faru a farkon makon nan inda gwamnati ta nuna zata bayar da!-->…
Babu Buƙatar Najeriya Ta Ƙara Shigowa Da Man Fetur Daga Wata Mai Zuwa, In Ji Dangote
Wanda ya fi kowa kuɗi a Afirka kuma Shugaban Rukunin Kamfanonin Ɗangote, Aliko Dangote ya bayyana tabbatuwar shirye-shiryen Matatar Dangote da zasu kai Najeriya ga dena shigowa da tattaccen manfetur daga wata mai zuwa.
Dangote ya kuma!-->!-->!-->…
Najeriya Zata Karɓi Bashin Naira Tiriliyan 3.2 Daga Bankin Duniya A Ranar 13 Ga Yuni
Gwamnatin Tarayya ta shirya domin karɓar sabon bashi daga Bankin Duniya mai yawan adadin dala biliyan 2.25 daidai da naira tiriliyan 3.2 a ranar 13 ga watan Yuni, 2024.
Najeriyar zata karɓi waɗannan maƙudan kuɗaɗe ne saboda wasu manyan!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu Ya Ce CBN Ya Dakatar Da Maganar Cirar Harajin Kula Da Intanet Kan Asusun Mutane
Wasu majiyoyi da ke da kusanci da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu sun bayyana cewar shugaban ya umarci Babban Bankin Najeriya, CBN da ya dakatar da batun cirar harajin bayar da tsaron intanet ga asusun bankunan ƴan Najeriya.
Majiyoyin!-->!-->!-->…
Ƴanbindiga Sun Kashe Ƴansanda Biyu A Enugu
A jiya Juma’a da daddare ne wasu ƴanbindiga suka kashe ƴansanda biyu da ke Rundunar Ƴansanda ta Jihar Enugu.
Ƴansandan da ke aiki ƙarƙashin Ofishin Yankin Ogui an ce suna kan aikinsu ne na binciken ababen hawa a kan titin Presidential!-->!-->!-->…
Yanzu Mu Muke Da Cikakken Iko Da Jihar Rivers – PDP
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP ta bayyana cewar ita ke da cikakken iko da Jihar Rivers, inda tai alfaharin cewa, Gwamnan jihar Siminalayi Fubara da jam’iyyar ke riƙe da madafun ikon siyasar jihar.
A wata sanarwa da Sakataren!-->!-->!-->…
Aikin Gina Hadejia Specialist Hospital Na Daya Daga Cikin Manyan Aiyuka Masu Kalubale Da Danmodi Ya…
Daga: Ahmed Ilallah
Wannan aikin gina Asibitin Wanda a ka soma tun 2017, bisa alkawarin kammali a kasa da shekara biyu, sai ga shi yay shekara kusan bakwai kenan har yanzu ba a kai ga kammalawa ba.
Tabbas mutanen yankin da basu da!-->!-->!-->!-->!-->…
Ba Zai Yiwu Ka Ƙaƙabawa Mutane Haraji Ba Tare Da Ƙara Musu Kuɗin Da Suke Samu Ba – Ndume
Sanata Ali Ndume ya kushe batun sabon haraji na kula da hadahadar banki ta intanet, inda ya ce, rashin dacewa ne gwamnati ta cigaba da cajar ‘yan ƙasa haraje-haraje ba tare da ta yi wani abu da zai ƙara musu kuɗin shigar da suke samu ba.
!-->!-->…
Tsarin Shugaban Ƙasa Ba Shi Da Amfani A Najeriya, A Koma Tsarin Firaminista, In Ji Wani Ɗan…
Wani ɗan Majalissar Wakilai mai suna Abdussamad Dasuki ya ce, tsarin da ake kai na shugaba mai cikakken iko a Najeriya ba ya temakon Najeriya, ya kamata a yi watsi da shi a dawo tsarin firaminista irin wanda aka yi a jamhuriya ta farko.
!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Zata Sauƙaƙa Hanyar Samun Asusun Bankuna Ga Waɗanda Ba Su Da Su
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana tsare-tsaren gwamnantin tarayya domin rage talauci da matsalar tsaro a faɗin ƙasa ta hanyar shigar da ƴan Najeriya cikin harkokin samun kuɗaɗe.
Fadar ta bayyana cewar akwai muhimman tattaunawa da ake yi!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Zata Magance Matsalar Ruwansha A Birni
Gwamnatin Jihar Kano ta ce, matsalar ƙarancin ruwan shan da ake fama da ita jihar a wasu ɓangarori na birnin jihar ta kusa zuwa ƙarshe, saboda samar da abubuwan da ake buƙata domin magance matsalar da ta yi.
Kwamishinan Albarkatun Ruwa!-->!-->!-->…
Rikicin Cikin Gidan Da Ke APC Da PDP Ya Fi Na Labour Party – Peter Obi
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023, Peter Obi a jiya Laraba ya bayyana cewar jam’iyyarsu zata magance matsalolinta na cikin gida tare da samun ƙarin ƙarfi.
Peter Obi wanda yake jawabi ga manema labarai Ya!-->!-->!-->…
Yahaya Bello Ya Yi Amfani Da Sama Da Dala 720,000 Na Jiha Wajen Biyan Kudin Makarantar Ɗansa
Shuagaban Hukumar EFCC, Oala Olukayode ya bayyana cewar, tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ya fitar da kuɗi kimanin dala dubu 720,000 daga asusun gwamnatin jihar domin biya wa ɗansa kuɗin makaranta na shekaru masu zuwa.
A lokacin!-->!-->!-->…
Ganduje Na Tsaka Mai Wuya, Sabbin Shugabannin Mazaɓarsa Sun Ƙara Dakatar Da Shi Daga APC
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyya mai mulki, All Progressive Congress, APC a Jihar Kano ya ƙara ɗaukar sabon salo, inda sabbin waɗanda suka bayyana a matsayin shugabannin Mazaɓar Ganduje suka fitar da sabuwar sanarwar dakatara da Shugaban!-->…
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Fitar Da Jerin Buƙatunta Guda Bakwai, Ta Jaddada Buƙatar Sabon Mafi Ƙarancin…
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta fitar da jerin buƙatun da take da su ga Gwamnatin Tarayya a daidai lokacin da ake tunkarar Ranar Ma’aikata wato 1 ga watan Mayu.
Baya da neman sabon mafi ƙarancin albashi, NLC na kuma buƙatar a samar!-->!-->!-->…
Litar Man Fetur Zata Dawo Naira 500 Idan Matatar Mai Ta Port Harcourt Ta Fara Aiki A Kwanannan
A daidai lokacin da ma’aikatan matatar mai ta Port Harcourt ke rige-rige wajen ganin sun kammala aikin daidaita matatar domin fara fitar da tataccen mai, dillalan man fetur na shiryawa domin fara saro man fetur daga matatar.
A ranar!-->!-->!-->…