Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Top News
An Yi Kira Ga JAMB Da Ta Sauƙaƙa Hanyar Yin Regularization Ga Masu Cike DE
Hukumar Shiraya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB ta ce duk dalibin da ya zaɓi ya sami addmission ba ta ingantacciyar hanya ba zai fuskanci.
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da JAMB ke jaddada cewar, duk wani admission na shiga!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Maka Ganduje, Ɗansa Da Matarsa A Kotu Kan Zargin Badaƙala Da Kuɗaɗe
Gwamnatin Jihar Kano ta maka tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat Umar da ɗansa Umar Abdullahi Umar da wasu mutane biyar a kotu kan zarge-zarge guda takwas da suke da alaƙa da cinhanci da rashawa, badaƙala da!-->…
NATO Na Bikin Cika Shekaru 75 Da Kafuwa
Ministocin ƙasashen waje na rundunar NATO wadda aka kafa a shekarar 1949 domin magance barazanar sojojin rusashshiyar Tarayyar Sobiyat ga kasashen Turai sun taru domin murnar cikar rundunar shekaru 75 da kafuwa.
Bikin dai ya gudana ne!-->!-->!-->…
Shugaban Miyatti Allah Ya Ce Ba Shi Da Wata Alaƙa Da Ta’addanci
Shugaban Miyatti Allah Kautal Hore, Alhaji Bello Bodejo, wanda ke fuskantar tuhume-tuhumen ta’addanci ya buƙaci kotu da ta bayar da belinsa, inda ya ce ba shi da wani tarihi na aikata ta’addanci.
Bodejo wanda ke fuskantar tuhuma a!-->!-->!-->…
Malam Adamu Foundation Zata Ɗau Nauyin Karatun Ɗaliban Jigawa A Khadija University Majia
Gidauniyar Malam Adamu Foundation (MAF) ta Alhaji Musa Adamu Majia mamallakin Jami’ar Khadija da ke Majia a Jihar Jigawa zata ɗau nauyin karatun ɗalibai masu ƙaramin ƙarfi a Khadija University Majia.
MAF ta tanadi ɗaukar nauyin karatun!-->!-->!-->…
Matasan Arewa Sun Buƙaci Da A Cire Minista Keyamo Da Gwamnan CBN
Kwamitin Aiyyukan Haɗinguiwa na Ƙungiyoyin Matasan Arewa ya yi kira da a cire Ministan Kula Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo da gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Yemi Cadoso saboda shirinsu na mayar da ofisoshin ma’aikatunsu!-->…
Ƴansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Kaduna
Rundunar Ƴansanda Reshen Jihar Kaduna ta kama wani mai suna Bello Muhammad mai shekaru 28 ɗan asalin Jihar Zamfara da ake zargi da yin garkuwa da mutane tare da ƙwato naira miliyan 2 da ake zargin ya karɓa ne daga iyalan waɗanda yake!-->…
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Ɗaurin Shekaru 5 Kan Farouk Lawan
Kotun Ƙoli ta tabbatar da hukuncin ɗaurin shekaru biyar kan tsohon Ɗan Majalissar Wakilai, Farouk Lawan bisa kama shi da laifin karɓar cin hanci na dala 500,000 daga sanannen ɗan kasuwar nan Femi Otedola.
An dai binciki Farouk Lawan ne!-->!-->!-->…
Soja Na Samun Ƙasa Da Naira 50,000 A Wata – In Ji Babban Hafsan Sojojin Najeriya
Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Janaral Christopher Musa ya bayyana cewar ana biyan sojojin Najeriya albashin naira 50,000 ne a kowanne wata, yayin da shi kansa da sauran sojoji ke samun naira 1,200 a matsayin alawuns na aiki a kowacce!-->…
PDP Ta Buƙaci INEC Ta Sanya Lokacin Gudanar Da Zaɓen Cike Guraben Ƴan Majalissu 25 Na Jihar Rivers
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta yi kira Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, da ta sanya ranar gudanar da sabon zaɓen cike guraben ƴan majalissun Jihar Rivers 25 da suka fice daga jam’iyyar suka koma jam’iyyar APC.
!-->!-->!-->…
JAMB Ta Ƙara Kuɗin Rijistar Jarabawa
Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB ta ƙara kuɗin rijistar yin jarabawar UTME zuwa naira 7,700 da kuma naira 6,200.
Sanarwar ƙarin kuɗin ta fito ne daga hukumar shirya jarabawar a shafinta na X, inda ta sanar da fara!-->!-->!-->…
Kotun Ƙoli Ta Sanya Ranar Sauraron Ɗaukaka Ƙara Kan Zaɓen Kano
Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya ranar Alhamis 21 ga watan Disambar nan domin fara sauraron ɗaukaka ƙarar da aka yi kan zaɓen gwamnan Jihar Kano wadda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya shigar.
Wannan rana na ɗauke ne a sanarwar da kotun ta aike!-->!-->!-->…
INEC Zata Ƙarasa Zaɓuɓɓuka Da Gudanar Da Zaɓen Cike Gurabe A Watan Fabarairu Na 2024
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta ce zata gudanar da ƙarasa zaɓuɓɓuka da zaɓuɓɓukan cike gurbi a duk faɗin Najeriya a satin farko na watan Fabarairu, 2024, domin cike gurabe a majalissun jihohi da na tarayya.
Shugaban INEC,!-->!-->!-->…
Yanda Aka Raba Kuɗaɗen Da Aka Samu A Watan Nuwamba Tsakanin Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Ƙananan…
Kwamitin Rarraba Kudaden Tarayya, FAAC, ya raba kuɗaɗen da aka samu a watan Nuwamba kimanin naira tiriliyan 1.088.783 ga Gwamnatin Tarayya, gwamnatocin jihohi da kuma ƙananan hukumomi.
Wannan ya bayyana ne a rahoton da kwamitin FAAC ya!-->!-->!-->…
Katafariyar Kasuwar Zamani Ta Shoprite Ta Sanya Ranar Barin Kano
Kamfanin Kasuwar Shoprite ya yanke shawarar bin kamfanin Procter & Gamble da sauran manyan kamfanonin ƙasa da ƙasa na dakatar da kasuwanci a reshensa na Kano daga ranar 14 ga watan Janairu mai kamawa.
A sanarwar da kamfanin Shoprite!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Dakatar Da Biyan Ƴan J-Teach, Ta Kuma Gano Malaman Bogi 240 Da Masu Takardun…
Gwamnatin Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta sanar da dakatar da biyan dukkan malaman da suke koyarwa a makarantun jihar ƙarƙashin shirin J-Teach.
Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa ne!-->!-->!-->…
Gwamonin Arewa 19 Sun Ziyarci Kaduna, Sun Bayar Da Gudunmawar Kuɗi Ga Mutanen Tudun Biri
Gwamonin Arewa 19 sun haɗu jiya Juma’a a Kaduna domin tattaunawa kan yanda za a magance matsalar tsaro, bunƙasa noma, haƙo mai a yankin Arewa da kuma jajantawa Gwamnan Kaduna Uba Sani kan iftila’in da ya jawo asarar rayuka da dama a Tudun!-->…
Kar Ku Bari ‘Rashin Gasgiyar’ INEC Ya Sare Muku Gwuiwa, Atiku Ga Masu Zaɓe
Ɗan takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar ya yi kira ga masu zaɓe a jihohin Bayelsa, Kogi da Imo da kar guiwarsu ta sare bisa abun da INEC ta yi a zaɓen da ya gabata,!-->…
Tinubu Ya Sanya Sharaɗi Kafin A Ƙara Kuɗin Shan Lantarki A Najeriya
Ministan Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewar, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya matsa lamba kan cewar dole ne ƙasa ta cimma ƙaruwar wadatar hasken lantarki kafin ta ƙara kuɗin shan lantarkin a kan ƴan ƙasa.
Ya ce, Tinubu ya!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Yarabawa Ta Matsa Kan Samar Da Ƴansandan Jihohi Da Gudanar Da Cikakkiyar Fedaraliya
Ƙungiyar Yarabawa ta Afenifere ta koka kan yawaitar matsalar tsaro a wasu sassa na ƙasar nan saboda hare-haren wasu makiyaya masu ɗauke da makamai kan manoma.
Ƙungiyar ta bayyana cewar, munanan aiyukan laifin da ƴanbindigar ke aikatawa!-->!-->!-->…