Mansur Ahmed, Mai Taimakawa Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, a Kafafen Sadarwa na Zamani, ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa, “Kotun ɗaukaka ƙara dake zamanta a Abuja ta kori ƙarar da EFCC suke yiwa Sule Lamido, Mustapha Sule Lamido da sauransu”
A kwai ƙarin bayani . . .
