For real, reliable, and timely news updates on national and global events.

LABARI CIKIN HOTUNA: Buhari Bai Samu Halartar Zaman Majalissarsa Ba

Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya jagoranci zaman majalissar zartarwar Najeriya a yau Laraba, bayan bayyanar rashin Halartar Shugaba Buhari.

Ana raderadin cewa tun bayan dawowar Shugaban daga birnin New York na Amurka, har yanzu bai fito ba.

Wasu na ganin abin a matsayin killace kai saboda cudanyar da shugaban yai da jama’a a lokacin taron Majalissar Dinkin Duniya karo na 76.

Comments
Loading...