For real, reliable, and timely news updates on national and global events.

Sahihin Jerin Sunayen Ministocin Tinubu Da Ya Gabatar Ga Majalissar Dattawa

Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila ya gabatar da sunayen mutane 28 da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu yake so ya naɗa a matsayin ministoci.

Femi Gbajabiamila ya gabatar da sunayen ne a yau Alhamis ga Shugaban Majalissar Dattawa, Godswill Akpabio.

Shugaban Majalissar Dattawan ya karanta sunayen ga ƴan majalissar.

Sunayen sun haɗa da:

  1. Abubakar Momoh
  2. Ambassador Yusuf Maitama CON
  3. Arch Mamma Dangiwa
  4. Barr. Hanatu Musawa
  5. Chief Uche NNaji
  6. Dr. Beta Edu
  7. Dr. Doris Aniche Uzoka
  8. David Umahi
  9. Ezenwo Nyesom Wike
  10. Mohammed Badaru Abubabakar
  11. Nasir EL Rufai
  12. Hon. Ekperikpe Ekpo
  13. Nkiru Onyejeocha
  14. Hon. Olubunmi Tunji Ojo
  15. Hon. Stella Okotete
  16. Hon. Uju Ohaneye
  17. Mr. Bello Muhammad
  18. Mr. Dele Alake
  19. Mr. Lateef Fagbemi SAN
  20. Mr. Muhammad Idris
  21. Mr. Olawale Edu
  22. Mr. Waheed Adebayo Adelabu
  23. Mrs. Suleiman Ibrahim
  24. Prof. Ali Pate
  25. Prof. Joseph U.
  26. Sen. Abubakar Kyari
  27. Sen. John Owan-Enoh
  28. Sen. Sanni Abubakar Danladi
Comments
Loading...