Za A Iya Fara Azumin Ramadhan Na Bana Ranar Asabar 2 Ga April, 2022
Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalissar Koli ta Addinin Musulunci, Sa'ad Abubakar, ya umarci Musulmi da su fara duban jaririn watan Sha'aban, wata na 8 a jerin watannin Musulunci a yau Alhamis 3 ga watan Maris, 2022.
Sarkin!-->!-->!-->…