‘Yansanda Sun Kama Sojan-Gona Na Cutar Masu A Daidaita Sahu A Kano
Rundunar ‘yansandan jahar Kano ta kama wani sojan-gona wanda ake zargi da kwarewa wajen karbe kudade a hannun masu a daidaita sahu.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya tabbatar da hakan a cikin wata sanarwa!-->!-->!-->…