Me Ya Rage Wa Sheikh Abduljabar Bayan Yanke Masa Hukuncin Kisa?
Tun bayan sanar da hukuncin rataya kan fitaccen malamin Islama Sheikh Abduljabar Nasir Kabara da wata Kotun Shari'ar Musulunci ta yi a Kano, kusan abin da ake tattaunawa shi ne mene ne abu na gaba bayan yanke hukuncin.
A wannan Alhamis!-->!-->!-->…