Ganduje Ya Sauya Wa Jami’ar KUST Wudil Suna Zuwa Jami’ar Aliko Dangote
Daga: Aminya
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da sauya wa Jami’ar Kimiyya da Fasaha (KUST) da ke Wudil a Jihar, suna zuwa na hamshakin attajirin nan na Afirka, Alhaji Aliko Dangote.
Daukar matakin, a cewar Kwamishinan Yada Labarai na!-->!-->!-->!-->!-->…