Najeriya Na Bukatar Shugaba Dan Kishin Kasa Irin Tambuwal – Sule Lamido
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi kira ga 'yan siyasa a kasa da su yi watsi da maganar karba-karba a zaben shekarar 2023 me zuwa.
Maimakon haka, ya bukaci 'yan Najeriya da suke da shaidar gaskiya, wadanda suka san kasa!-->!-->!-->…