Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Kushe Gwamnatin Tarayya Kan Watsi Da Yankinsu Da Ta Yi
A yau Asabar ne Ƙungiyar Gwamnonin Yankin Arewa Maso Gabas suka koka kan watsin da suka ce an yi da yankin.
Gwamnonin sun yi ƙorafin cewa, rashin samun aiyukan Gwamnatin Tarayya a yankin ya yi ƙamari.
Gwamnonin sun bayyana hakan ne a!-->!-->!-->!-->!-->…