Azman Air Ya Dakatar Da Tashi Da Sauƙa A Kaduna
Daga: Abu Hammad
Kamfanin jirgin saman Azman ya dakatar da tashi da sauƙa a jihar Kaduna, kwanaki kadan bayan harin da wasu 'yan bindiga suka kai filin jirgin saman jihar inda suka kashe masu gadi da wasu ma'aikata.
Kamfanin ya!-->!-->!-->!-->!-->…