EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Zamfara Kan Badaƙalar Ofishin Babban Akawunta Na Ƙasa
Hukumar Hana Cin Hanci da Rashawa da Yiwa Tattalin Arziki Ta'annati, EFCC, ta damƙe tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Abdulaziz Yari bisa zarginsa da hannu cikin badaƙalar kuɗaɗen da ake zargin dakataccen Babban Akawunta na Ƙasa, Ahmed Idris!-->…