APC Ta Sa Ranar 25 Ga Fabarairu Domin Zaben Shugabaninta Na Kasa
Kwamitin Shugabancin Riko na Jam’iyyar APC, karkashi Gwamna Mai Mala Buni ya sanya 25 ga watan Fabarairu na shekarar 2022 a matsayin ranar da za a gudanar da Babban Taron Jam’iyyar na Kasa domin zaben shugabannin jam’iyyar a matakin kasa.
!-->!-->…