An Baiyana Osinbajo A Matsayin Wanda Ya Fi Cancanta Da Shugabancin Najeriya
Mai bai wa Mataimakin Shugaban Najeriya, Yemi Osinbajo, shawara kan harkokin siyasa ya ce suna fatan Bola Ahmed Tinubu zai ci girma ya bar wa mai gidansu takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyya mai mulki ta APC saboda ya fi shi cancanta.
!-->!-->…