Shugaban Karamar Hukumar Hadejia Ya Yi Kira Da A Rika Taimakawa Mata
Shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon. Abdulkadir Umar TO ya yi kira ga shugabanni, ƴan siyasa da masu hannu da shuni da su rika bai wa mata taimako, wajen samar musu da jari da zasu na yin sana'oi inda ya ce, ta haka ne za su samu damar!-->…