‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Wani Basarake A Kaduna
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan sarkin Fadan Ayu, da ke karamar hukumar Sanga a jihar Kaduna, inda suka yi awon gaba da karamin dansa, Sahabi Halidu Ibrahim.
Sashin Hausa na BBC ya wallafa cewa, Sakataren Majalisar Sarkin, Jibril!-->!-->!-->…