Kotu Ta Aike Da Yaran Da Suka Kashe Tsoho Mai Shekara 70 Kurkuku
Wata kotun majistare da ke Makurdi, babban birnin Jihar Binuwai, ta ba da umarnin tasa keyar wasu yara biyu gidan kaso bisa zargin kashe wani tsoho mai shekaru 70 ta hanyar duka.
’Yan sandan dai na zargin yaran masu suna Kwaghfan da!-->!-->!-->…