Yawan Dogaro Da Bashi Ya Zo Ƙarshe A Najeriya – Tinubu
A jiya Talata ne a Abuja, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Tsare-tsaren Kashe Kuɗaɗe da Sake Fasalin Karɓar Haraji, inda ya ce, yawan dogaro da bashi wajen kashe kuɗaɗen gudanar da gwamnati ya zo!-->…