‘Yan Boko Haram Sun Yanka Sama Da Mutane 15 A Borno
Wasu da ake zargin ‘yan Boko Haram ne an rawaito cewa sun yanka a kalla mutane 15 a wani shiryayyen hari da suka kai kan kauyuka biyu a Karamar Hukumar Jere da ke Jihar Borno.
A wani rahoto da jaridar DAILY TRUST ta wallafa, ‘yan!-->!-->!-->…