‘Yan Najeriya Ba Sa Bukatar Magajinka Daga Bakinka – PDP Ga Buhari
Jam’iyyar People’s Democratic Party, PDP ta ce ‘yan Najeriya za su bijirewa duk wani dan takara da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da jam’iyyar All Progressives Congress, APC za su gabatar a zaben shugaban kasa na shekarar 2023.
Wannan!-->!-->!-->…