Buhari Ya Kashe Najeriya Bayan Ya Same Ta Da Rauni – Saraki
Tsohon Shugaban Majalissar Dattawa, Sanata Bukola Saraki, ya caccaki jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya bisa gazawa wajen yiwa ƙasar abin da ya kamata a tsawon shekaru 7 na mulkin Shugaba Muhammadu Buhari.
Saraki ya yi wannan caccakar ne!-->!-->!-->…