Gwamna Namadi Ya Yi Alƙawarin Inganta Noma A Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya yi alƙawarin kawo sabbin tsare-tsaren noma a jihar don inganta harkokin noman da zai kai ga cimma tsarin samar da abinci na ƙasa a jihar.
Gwamnan ya bayyana hakan ne a jawabin da ya gabatar a!-->!-->!-->…