Kotu Ta Soke Zaben Fidda Gwani Na APC A Taraba
Alkali Obiora Egwatu na Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta soke zaben fidda gwani na gwamna a jam’iyyar APC wanda ya baiwa Sanata Emmanuel Bwacha nasara a matsayin dan takarar APC na gwamna a Jihar Taraba a zaben 2023.
Da yake yanke!-->!-->!-->…