Wani Gwamna Ya Sanar Da Karin Albashi Na Kashi 10%, Zai Kuma Bayar Da Tukuicin Kirsimeti
Gwamnan Jihar Anambra, Chukwuma Soludo ya sanar da karin albashi ga ma’aikatan jihar na kaso 10 cikin 100, wanda zai fara a watan Janairu na 2023.
Gwamnan ya sanar da matakin ne a bikin Ranar Aikin Gwamnati ta Shekarar 2022 wadda aka!-->!-->!-->…