Gwamnatin Tarayya Ta Gano Mutane 96 Masu Daukar Nauyin Boko Haram
Sashin Bincike kan Kudade ta Najeriya ya gano mutane 96 da suke daukar nauyin aiyukan ta’addanci, tare da masu temaka musu su 424.
Ministan Yada Labarai da Al’adu, Lai Muhammed ne ya baiyana haka a yau Alhamis lokacin da yake jawabi kan!-->!-->!-->…