Gwamnatin Jigawa Za Ta Kafa Cibiyoyin Kula Da Ciwon Ƙoda Biyar A Jihar
Gwamnatin Jihar Jigawa ta shirya kafa cibiyoyin kula da ciwon ƙoda guda biyar a jihar, kamar yanda Kwamishinan Lafiya, Dr. Muhammed Kainuwa ya bayyana.
Kainuwa ya bayyana hakan ne a Dutse yayin buɗe taron karɓar takardun neman kwangilar!-->!-->!-->…