Ƴan Sanda A Kano Sun Kama Mutum 14 Da Zargin Aikata Fashi Da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma aikata dabanci a makon farko na watan azumin Ramadan.
Rundunar ta ce an samu nasarar kama mutanen ne!-->!-->!-->…