Ku Dena Yaudarar ‘Yan Najeriya – Falana Ga Gwamnatin Tarayya
Sananne Babban Lauyan Najeriya, Femi Falana ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta dena yaudarar 'yan Najeriya game da batun masu daukar nauyin ta'addanci a kasar.
Babban Lauyan ya baiyana hakan ne a tattaunawar sa da jaridar PUNCH bayan!-->!-->!-->…