Cin Hanci Da Rashawa, Rashin Aikin Yi, Rashin Tsaro, Da Sauransu Sune Alamar Jam’iyyar APC – David…
Shugaban Shirya Babban Taron Jam’iyyar Peoples Democratic Party na 2022, Sanata David Mark, ya baiyana karuwar matsalar tsaro, rashin aikin yi, cin hanci da rashawa da talauci a kasa a matsayin alamar mulkin jam’iyyar All Progressives!-->…