Iran Da Saudiya Na Gab Da Maido Da Alakar Diflomasiya
Daga: RFI Hausa
Jakadun Iran sun koma cikin Kungiyar Kasashen Musulunci mai shalkwata a Saudiya, a wani matakin farko na maido da alaka tsakanin kasashen biyu bayan sun katse huldar diflomasiyarsu a shekarar 2016.
Yanzu haka!-->!-->!-->!-->!-->…