Buhari Zai Sawa Dokar Zabe Hannu Nan Da ‘Yan Awanni Masu Zuwa
Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa a kan Harkokin Yada Labarai da Hulda da Jama'a, Femi Adesina ya ce, Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai sanyawa Kudirin Dokar Zabe hannu.
Femi Adesina ya baiyana hakan ne a yau Talata ta cikin!-->!-->!-->…