NCDC Ta Gargadi ‘Yan Najeriya Game Da Hadarin Bullar Cutar Ebola
Hukumar kula da cutuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC ta sabunta gargadi ga ‘yan Najeriya game da yiwuwar samun bullar cutar Ebola a sassan kasar dai dai lokacin da ake ganin tsanantar ta a Ebola.
Alkaluman da NCDC ta fitar ta ce zuwa!-->!-->!-->…