Dubunnan Mutanen Da Suka Mutu A Dalilin Faɗan Manoma da Makiyaya
Malamai a Sashin Koyar da Kimiyyar Siyasa na Jami’ar Abuja sun koka kan irin rayuka da dukiyoyin da aka rasa a sanadiyyar faɗan manoma da makiyaya a jihohin Benue da Plateau.
Malaman sun bayyana rashin ƙoƙari daga ɓangaren gwamnati!-->!-->!-->…