Fayemi Bai Yi Katsalandan Kan Zaben Fidda Gwanin APC A Ekiti Ba, In Ji Gwamna Badaru
Kafin zaben fidda gwanin jam'iyyar APC a jihar Ekiti, 'yan takarar gwamna guda bakwai ne suka janye daga neman takarar, suna zargin cewa kwamitin shirya zaben ya shirya baiwa 'yan takarar da Fayemi ke goyon baya ne kawai.
Da aka tambaye!-->!-->!-->…