Yawancin Igbo Ba Sa Son Ballewa Daga Najeriya – Ohanaeze
Kungiyar kare muradun kabilar Igbo da ke kudu maso gabashin Najeriya, Ohanaeze Ndigbo, ta ce yawancin ‘yan kabilar ba su yarda da akidar aware daga kasar ba.
Shugaban kungiyar Ambassada George Obiozor, wanda ya bayyana haka a wata!-->!-->!-->…