Gwamnatin Tarayya Ta Nada Shugabannin Sabbin Jami’o’i 4 Da Ta Samar
Duba da ka’idoji, Gwamnatin Tarayya ta sanar da nadin jagorori (principal officers) na sabbin jami’o’i 4 ta samar a kasar.
Ma’aikatar Ilimi ta kasa ce ta sanar da nadin a wata sanarwa da ta gabatar ga manema labarai yau a Abuja ta!-->!-->!-->…