An Kira Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kasashen G20
Yau Jumma’a, aka bude taron ministocin harkokin wajen kasashen G20 a tsibirin Bali na kasar Indonesiya. Taken taron shi ne "Hada kai don gina duniya mai zaman lafiya, kwanciyar hankali da wadata".
Tun daga ranar 7 ga wata, ministocin!-->!-->!-->…