An Yi Garkuwa Da Wasu Ƴan China 2 A Ogun
Wasu ƴan China su biyu masu suna Chen Wenguang da Liang Ding sun faɗa hannun masu garkuwa da mutane a yankin Kemta/Abule-Owu da ke kan titin Onigbedu a Jihar Ogun.
Jaridar PUNCH ta gano cewar, an yi garkuwa da mutanen ne a jiya Lahadi!-->!-->!-->…