Shaidun Ummita Sun Gama Gabatar Da Shaida A Shari’arta Da Dan China
A jihar Kano da ke arewacin Najeriya, masu gabatar da kara sun ce sun kammala gabatar da shaidunsu a ranar Laraba a shari'ar dan kasar Chinan nan wanda ake zargi da kashe wata matashiya mai suna Ummita.
Sai dai sun ce ba su shirya!-->!-->!-->…