Ba Don Addini Ake Yin Takarar Musulmi Da Musulmi Ba, Don Kuri’a Ne – Gumi
Malamin Addinin Musulunci mazaunin Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi ya ce, Takarar Musulmi da Musulmi da Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ba dole ba ne, saboda hakan ba shi da wata alaka da addini.
Ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi!-->!-->!-->…