Gwamnoni Ba Abun Yarda Ba Ne Kan Tallafin Da Za A Rabawa Talakawa – NLC
Ƙungiya Ƙwadago ta ƙwanƙwashi Gwamnatin Tarayya kan sakin kuɗi naira biliyan 180 ga gwamnonin jihohi a matsayin kuɗin tallafawa talakawa wajen magance matsalolin da janye tallafin man fetur ya tsunduma shi a ciki.
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC,!-->!-->!-->…