Hanyar Sadarwar Al’ummar Gaza Ta Katse Yayin Da Isra’ila Ta Tsananta Luguden Wuta
A daren da ya gabata Isra'ila ta tsananta luguden wuta kan yankin Gaza fiye da sauran darare a baya, lamarin da ya sanya aka gaza sadarwa da al'ummar yankin, abin da ke nuna cewa da alama hanyoyin sadarwa sun katse.
Isra'ila a ɓangare!-->!-->!-->…