Matar Abdulmalik Da Ake Zargi Da Kisan Hanifa Ta Yiwa Kotu Bayanin Abun Da Ta Sani
Matar Abdulmalik Tanko mutumin da ake zargi da kisan Hanifa a Kano, ta bayyana a gaban kotu a ranar Alhamis da safe.
Jamila Muhammad Sani ta tsaya a gaban ƙuliya ne a matsayin mai bayar da shaida kan tuhumar da ake yi wa mijinta da sace!-->!-->!-->…