Kotun Ƙoli Ta Bayar Da Damar Sanya Hijabi A Makarantun Jihar Lagos
Kotun Ƙoli ta tabbatar da ƴancin ɗalibai Musulmai mata a jihar Lagos na sanya hijabi a makarantu ba tare da tsangwama ko cin mutumci ba.
A hukuncin da mafiya rinjaye na alƙalan kotun ƙolin suka yi a yau Juma'a a Abuja, sun amince da!-->!-->!-->…