Hisbah Za Ta Fara Kama ‘Yan Mata Da Ke Talla A Titunan Jihar Kano
Hukumar Hisbah a Kano ta fara shirin kama matan da ke talla akan titunan jihar.
Kafar yada labaran Radio Najeriya ta rawaito, mataimakiyar mukaddashin kwamanda mai kula da harkokin mata, Malama Ummulkulsum Kasim na wannan bayanin, bayan!-->!-->!-->…