Jami’an Hukumar Kula Da Shige Da Fice Sun Kubutar Da Mutane 20 A Jigawa
Rundunar Hukumar Kula da Shige da Fice ta Nigeria reshen jihar Jigawa ta bayyana cewa ta kubutar mutane 20 wadanda akai yunkurin safararsu a samamenta da dama a shekarar 2021.
Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar, ASI Nura Usman ne ya!-->!-->!-->…