Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Karamar Sallah
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a 21 da Litinin 24 ga watan Afrilu, 2023 a matsayin ranakun hutun Karamar Sallah a Najeriya.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ne ya sanar da hutun a madadin Gwamnatin Tarayyar, kamar!-->!-->!-->…